DA DUMI-DUMI: Jam'iyyar NNPP ta nemi Kwankwaso da ya lallaba ya fice daga jam'iyyar ko kuma su kore shi.













DA DUMI-DUMI: Jam'iyyar NNPP ta nemi Kwankwaso da ya lallaba ya fice daga jam'iyyar ko kuma su kore shi. 

Wasu shugabanni a NNPP sun zargi Rabiu Musa Kwankwaso da hada-kai da Bola Ahmed Tinubu.

Kwamred Sunday Oginni yana so ‘Dan takaran ya rufawa kan shi asiri ya bar Jam’iyya ko a kore shi.

Kungiyar ta ce Kwankwaso ya yaudari asalin wadanda su ka kafa NNPP saboda manufar siyasarsa.

Post a Comment

0 Comments