A gobe Alhamis ne idan Allah ya kaimu Kotun ฦolin Najeriya zata raba gardama tsakanin Gwaman jihar Kano Abba gida-gida da Nasiru Yusuf Gawuna, muna son jin ra'ayoyinku shin tsakanin Abba K Yusuf da Nasiru Gawuna wa kuke yiwa fatan samun nasara a wannan Shari'a?
Muna roฦon duk wanda ya gama kaษa ฦuri'arsa ya tura wannan akwatin zaษe zuwa sauran groups din jama'a su samu damar kaษa tasu ฦuri'ar ga wanda suke so a tsakanin waษannan mutane biyu kuma zamu faษi sakamakon farko na zaษen idan Allah ya kaimu gobe
muna son jin ra'ayoyinku shin tsakanin Abba K Yusuf da Nasiru Gawuna wa kuke yiwa fatan samun nasara a wannan Shari'a?


0 Comments