Manyan mutanen da suka yi magana kan jefa wa fararen hula bam a Kaduna....











Manyan mutanen da suka yi magana kan jefa wa fararen hula bam a Kaduna



Al'umma da Ζ΄an siyasa da Ζ™ungiyoyin addinin musulunci a Najeriya suna ci gaba da tofa albarkacin bakinsu bayan harin da sojoji suka kai "bisa kuskure" a Tudun Biri, wani Ζ™auye a Ζ™aramar hukumar Igabi da ke jihar Kaduna a arewacin Ζ™asar.



Harin dai ya yi sanadin asarar rayuka da dama tare da jikkatar wasu da ke samun kulawa a asibiti.



Hukumomi sun bayyana cewa mutane 85 ne harin ya kashe, sai dai Ζ™ungiyoyi masu zaman kansu da kuma al'ummar Ζ™auyen na cewa adadin ya zarce haka.



Ga wasu daga cikin manyan mutanen da suka yi tsokaci game da lamarin:

Post a Comment

0 Comments