Innanillahi wainna ilahirrajiun kanin ango tare da kawayen amarya guda shiga sun mutu sakamakon…..
yan matan guda 6 da kanin ango sun rasuneh sakamakon Wani mummunan hadarin mota Daya auku a jihar Nijar state da yammacin yau jumuat muna adduar Allah ya jikansu da gafara


0 Comments