Na auri Harija ban sani ba ta hana ni sukuni yanzu haka na sha leda biyar ta ruwa—Sanusi
Wani Matashi a Nijeriya Sunusi Aliyu wanda yayi sabon Aure ya ce babu daɗi a cikin sabon aure “inda har ya kara da Wallahi!; Ya ci gaba da faɗin haka! yau kimanin kwana biyu kenan bai samu daman zuwa wajen aiki ba saboda ba shi da lafiya.”
Ya ƙara da cewa; ya sha ruwa leda biyar rigis har yanzu bai gama dawo wa dai-dai ba, matarsa ce ta jawo mashi saboda kullun suna tare, a bisani ya ƙara da cewa; kai jama’a ya gaji fa wasu matan wallahi sai a Hankali.
Matashin ya faɗi haka ne a ƙarƙashin wurin rubuta Sharhi na Shafin (Aure Dadi) kamar yadda hakan ya jawo ce’ce ku ce;


0 Comments